Share to: share facebook share twitter share wa share telegram print page

Fatima bint Musa

Fatima bint Musa
Rayuwa
Haihuwa Madinah, 21 ga Maris, 790
ƙasa Daular Abbasiyyah
Mutuwa Qom, 4 Nuwamba, 816
Makwanci Fatima Masumeh Shrine (en) Fassara
Ƴan uwa
Mahaifi Musa al-Qazim
Mahaifiya Ummul Banīn Najmah
Ahali Ali ibn Musa, Zayd ibn Musa al-Kadhim (en) Fassara da Husayn ibn Musa (en) Fassara
Karatu
Harsuna Larabci
Malamai Musa al-Qazim
Sana'a
Sana'a Malamin akida
Imani
Addini Musulunci
Fatima bint Musa

Fatima bint Musa ( Larabci: فَاطِمَة بِنْت مُوسَىٰ‎, romanized: Fāṭima bint Mūsā ),kusan 790–816 CE,wanda aka fi sani da Fatima al-Ma'suma (Larabci: فَاطِمَة ٱلْمَعْصُومَة‎, romanized: Fātima al-Maʿṣūma ' Fatima'), diyar Musa al-Kazim (d.799) kuma 'yar'uwar Ali al-Rida (d.818 ),Imamai na bakwai da takwas a cikin Shi'a sha biyu. Wata matashiya Fatima ta bar garinsu na Madina a kimanin shekara ta 816 don ganin dan uwanta al-Rida a Merv,amma ta yi rashin lafiya a hanya kuma ta rasu a birnin Kum da ke kasar Iran a wannan zamani.Ana girmama ta ne a wurin ibadar Shi'a 'yan-sha-biyu,kuma haraminta na Kum babban wurin ibada ne.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Fatima bint Musa

Manazarta

Prefix: a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9

Portal di Ensiklopedia Dunia

Kembali kehalaman sebelumnya